Kogin Soyayya
Ahmed Mahmoud Zahraddeen
Saboda haka idan ya tafi, ita kuma sai ta hakura ta auri wanda iyayenta suke so,
tunda iyayenta da nasa sun ki abin, inyaso bayan bikin.sai y a dawo. Lokacin da
Rabi'atu ta ji haka, sai ta kara fashewa da kuka, ta ce wato yanzu har zai iya ...